Header Ads

Hukumar NDLEA ta kama wakilan jam'iyya da katunan cirar kudi domin sayen kuri'a

A jihar Ogun da ke kudu-maso-yammacin Nijeriya, hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta kama wasu mutane hudu da daruruwan kotunan cirar kudi domin sayen kuri'a.

A cikin wani sako da ta sa a shafin ta na Twitter, hukumar ta bayyana cewa an loda wa kowanne kati 10,000 tare da sa masa lambobin sirri wadanda ake zargin na sayen kuri'a ne.

No comments

Powered by Blogger.