Ramadan: An Nemi Al’umma Su Tausaya Wa Junansu
Daga Bello Hamza, Abuja A halin yanzu an bukaci al’umma Musulmi su tabbatar da sun tausayawa al’ummar da suke mu’amala dasu ba tare da nuna bambanci ba, musamman ganin mun shiga wata mai alfarma ta Ramadan watan da ake ninka ladan dukkan ayyukan alhairi da mutum ya yi. Wannan kira ya fito ne daga bakin…
SAMAR DA MOTOCIN SULKE: Ministan Tsaro Ya Yaba da Jajircewar Gwamnan Zamfara a Fannin Tsaro
Ministan Tsaro na Ƙasa, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yaba wa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, bisa sayo motoci masu sulke, jiragen sa-ido marasa matuƙa (drones) da sauran kayan aiki domin ƙarfafa wa rundunonin tsaro a jihar. A wani biki da aka gudanar a Gidan Gwamnati da ke Gusau ranar Laraba, Gwamna Lawal ya…
Shugaba Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zabe Ta 2026
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya rattaba hannu a Dokar Zabe ta 2026 (Electoral Act 2026), wanda Majalisar Tarayya ta riga ta amince da ita, a wani muhimmin mataki na tsara yadda za a gudanar da zabukan 2027.  An yi haka ne da yammacin Laraba 18 ga Fabrairu, 2026 a Fadar Shugaban Kasa, Abuja, inda…
SHUGABA TINUBU YA YI KIRA GA MUSULMI DA KIRISTA SU ƘARFAFA HAƊIN KAI DA ZAMAN LAFIYA A WATAN RAMADAN
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga al’ummar Musulmi da Kirista a Najeriya da su yi amfani da watan Ramadan mai alfarma wajen ƙarfafa haɗin kai, zaman lafiya da fahimtar juna domin ci gaban ƙasa. A cikin saƙon da ya fitar a ranar Laraba daga Birnin Tarayya Abuja, Shugaban Ƙasar ya bayyana cewa…
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Manyan Ayyuka A Anka, Ya Ce Zamfara Na Kan Turbar Ci Gaba Mai Ɗorewa
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake jaddada ƙudirin sa na tabbatar da cewa jihar Zamfara ta shiga sahun jihohin da ke kan turbar ci gaba mai ɗorewa da amfanar al’umma baki ɗaya. A ranar Talata ne gwamnan ya ƙaddamar da manyan ayyukan raya ƙasa guda huɗu a Ƙaramar Hukumar Anka, a wani mataki da…
Gwamnatin Tarayya Ta Buɗe Shafin Ɗaukar Ma’aikatan Koyar da Sana’o’i a Kwalejojin Fasaha
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta sanar da buɗe shafin neman aiki domin ɗaukar Masu Koyar da Sana’o’in Fasaha (Technical Facilitators) a Kwalejojin Fasaha na Gwamnatin Tarayya da ke fadin ƙasar nan, a wani mataki na musamman na tsawon shekara guda domin farfaɗo da tsarin koyar da sana’o’i. Ma’aikatar ta ce wannan shiri na daga cikin…
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Taraktoci 2,000 Domin Noman Hekta Miliyan 1.5
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da wasu sabbin taraktocin noma guda 2,000 domin bunkasa aikin noma na zamani a fadin kasar nan, tare da manufar noma sama da hekta miliyan 1.5 a duk shekara. Ministan Noma da Samar da Abinci, Abubakar Kyari, ne ya bayyana hakan yayin bikin kaddamar da shirin a ranar Litinin a Abuja,…
Gwamnan CBN ya bayyana alfanun bai wa Nijeriya kujerar dindindin a Hukumar Gudanarwar Cibiyar Kuɗi ta Afrika
Ashafa Murnai Barkiya Gwamnan Babban Bankin Nijeriya, Olayemi Cardoso, ya yaba da amincewar da Ƙungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi na ba Nijeriya kujerar dindindin a Hukumar Gudanarwar Cibiyar Kuɗi ta Afirka (AMI). Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya bayyana matuƙar farin cikin sa kan matakin da taron shugabannin ƙasashen Tarayyar Afirka (AU)…
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Zamfara Saniyar Ware Wajen Tallafin Kuɗi Saboda Ba Na APC – Dauda Lawal
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa jihar sa ba ta taba samun wani kuɗin tallafi daga Gwamnatin Tarayya ba tun bayan hawan sa mulki a shekarar 2023. Ya bayyana haka ne a lokacin da gwamnoni ke tururuwar komawa APC mai mulki domin samun tagomashin Gwamnatin Tarayya. Da yake zantawa da kafar yaɗa labarai ta…
Binciken CBN: Fiye da rabin waɗanda aka tambaya na neman ragi, sassauci da sauƙin kuɗin ruwa
Ashafa Murnai Barkiya Aƙalla kashi 65 bisa 100, wato fiye da rabin ’yan Nijeriya da aka tambaya a wani bincike da Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya gudanar a baya-bayan nan, sun nuna cewa suna son a rage kuɗin ruwa kan rance da lamunin da bankunan kasuwanci ke bayarwa ga masu masana’antu da kamfanoni da ‘yan…
