Featured posts

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan sabon Umarnin Zartaswa da ya shafi yadda kuɗaɗen man fetur da gas za su rika shiga asusun gwamnati kai tsaye.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan sabon Umarnin Zartaswa da ya shafi yadda kuɗaɗen man fetur da gas za su rika shiga asusun gwamnati kai tsaye. Manufar wannan doka ita ce:👉 a rage satar kuɗi,👉 tabbatar da gaskiya,👉 da tabbatar da cewa kowane mataki na gwamnati ya samu haƙƙinsa. Ga abubuwa 10 da…

Read More

HIMMA DAI CBN: Yadda shigar da ‘yan canji (BDCs) cikin kasuwar canjin kuɗi ta NFEM ya ƙara wadatar dala da buɗe hanyar daidaituwar naira

Ashafa Murnai Barkiya Matakin da Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ɗauka na bada lasi ga masu sana’ar canjin kuɗi, wato ‘Bureau De Change’ (BDC) damar shiga Kasuwar Canjin Kuɗi ta Nijeriya (NFEM) ya haifar da sakamako nan take ga naira, tare da rage giɓin da ke tsakanin farashin hukuma da na kasuwar bayan fage. A…

Read More

TARON G-24 A ABUJA: Gwamnan CBN ya nemu a daidaita tsarin biyan kuɗaɗe na zamani a harkoki tsakanin ƙasashe

Ashafa Murnai Barkiya Gwamnan Bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya yi kira da a aiwatar da sauye-sauye domin samar da daidaito a harkokin biyan kuɗaɗen na zamani, wato digital daga wannan ƙasa zuwa waccan, domin ƙarfafa bunƙasar tattalin arziki mai haɗa kowa da kowa, tabbatar da daidaiton tsarin kuɗi, da kuma zurfafa haɗin gwiwar kuɗi…

Read More

Ramadan: An Nemi Al’umma Su Tausaya Wa Junansu

Daga Bello Hamza, Abuja A halin yanzu an bukaci al’umma Musulmi su tabbatar da sun tausayawa al’ummar da suke mu’amala dasu ba tare da nuna bambanci ba, musamman ganin mun shiga wata mai alfarma ta Ramadan watan da ake ninka ladan dukkan ayyukan alhairi da mutum ya yi. Wannan kira ya fito ne daga bakin…

Read More